Sakon Barka da Zuwa.
Abdullahi Ibrahim Muhammad
Author
Dec 03, 2025
1 week ago
1 min
Reading time
138
Views
Ina muku Barka da zuwa wannan shafi na Magajin Wilbafos. Suna na Dr Abdullahi Ibrahim Muhammad, marubucin Magajin Wilbafos, Kurkukun Lokaci, Kundin Danmasani, MGW Sabon Salo, Agogon Uzza, Duniya Biyu... Zamu dinga kawo muku wannan littatafan duk sati kamar yadda muka saba sannan kuma zamu dinga tattaunawa akan muhimman batutuwa da sauka shafi littafi.
About the Author
Abdullahi Ibrahim Muhammad
Content creator and contributor at Magajin Wilbafos. Passionate about sharing knowledge and insights.
